Zulaiha Abubakar
April 19, 2019Za kuji cewar gwamnatin Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango ta sanar da wannan rana ta Juma'a matsayin ranar alhinin mutane 114, wadanda suka bace sakamakon kifewar jirgin ruwa a tafkin Kivu bayan samun gawarwakin wasu daga cikin fasinjojin jirgin .