1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe:11.07.2019

Zulaiha Abubakar
July 11, 2019

Za kuji cewar jakadun kasashen Turai da yawansu yakai Ashirin sun yi kira ga gwamnatin kasar Chaina da ta kawo karshen tsare 'yan kabilar Ouighour dake yankin Xinjiang na kasar, cikin wata budaddiyar wasika da suka aikewa Coly Seck shugaban hukumar kare hakkin bil 'Adama a Majalisar Dinkin Duniya.

https://p.dw.com/p/3Lt1g