A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji fyade da cin zarafin kananan yara na ci gaba da ta’azzara a jihohin arewacin Najeriya. Muna dauke da rahoto a kan alkiblar da siyasar kasar Côte d'Ivoire ta dauka bayan mutuwar firaiministan kasar. Nijar kuma ta yi sabon babban limami a birnin Yamai.