Za ku ji yadda rikici ya kunno kai tsakanin 'yan kasuwa a Ghana da takwarorinsu 'yan Najeriya akan mallakar runfunan kasuwanni lamarin da sanya Shugaban kasar Ghana Nana Akufo-Addo ya shawarci Najeriya da ta gaggauta rattaba hannu kan yarjejeniyar nan ta 'yancin kasuwanci tsakanin kasashen Afirka.