1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe: 14.07.2018

Ahmed Salisu
July 14, 2018

Shirin ya kunshi labaran duniya wanda a ciki aka ji cewa kasar Habasha ta soki lamirin Majalisar Dinkin Duniya na kakabawa Sudan ta Kudu takunkumi. Baya ga labarai, akwai shirin Afirka a Mako wanda kan yi bitar muhimman batutuwa da suka fi daukar hankali a nahiyarmu ta Afirka a wannan makon mai karewa.

https://p.dw.com/p/31RBV