SiyasaAfirkaShirin Safe 03.08.2020To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAfirkaGazali Abdou Tasawa08/03/2020August 3, 2020A cikin shirin za ku ji cewa yau take ranar zagayowar shekaru 60 da Jamhuriyar Nijar ta samu 'yancin kanta daga Turawan Mulkin mallakar kasar Faransa. Mun jiyo ra'ayin 'yan kasar kan ci-gaba ko akasinsa da aka samu a wadannan shekaru.https://p.dw.com/p/3gIwaTalla