A cikin shirin za ku ji cewa cutar Ebola ta barke a Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango sannan kawancen Saudiyya a Yemen ya ce ya lalata wani jirgin sama maras matuki da mayakan Houthi suka jefa domin hallaka fararen hula. Akwai shirin Afirka a Mako da Tushen Afirka da Ku Shiga Kulob da Darasin Rayuwa da kuma Wasikun Masu Sauraro.