A jamhuriyar Nijar a wannan litinin din ce tawagar farko ta maniyata aikin hajjin bana suka tashi zuwa kasa mai tsarki domin sauke farali. A Najeriya shugabannin al'umma da sarakunan gargajiya a karamar hukumar Igabi a Jihar Kaduna sun yi kiran kai musu daukin gaggawa domin dakile yaduwar cutar kyanda.