SiyasaShirin rana 18.10.2018 To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa10/18/2018October 18, 2018 A cikin shirin za a ji cewa matakin da gwamnatin Habasha ta dauka na bai wa mata akalla kaso 50 daga cikin dari a majalisar ministocin kasar ya yi matukar jan hankulan jama'a a ciki dama wajen kasar. https://p.dw.com/p/36nSnTalla