Bayan kun saurari labarai, muna tafe da rahoton kamun da hukumomin shari’a a Nijar suka yiwa wata ‘yar jarida mai suna Samira Sabou. A kasar Kamaru kuwa al'umma ne suka rungumi kasuwanci ta hanyar amfani da wayar salula a yankin da ake fama da rikicin 'yan tawayen Amabazoniya.