SiyasaShirin rana 10.06.2019To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa06/10/2019June 10, 2019A cikin shirin za a ji cewar a kasar Mali wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe mutane akalla 95 a kauyen Sobane-Kou na kabilar Dogon da ke a tsakiyar kasar. Akwai kuma shirin musamman na Hantsi leka gidan kowa https://p.dw.com/p/3K8g0Talla