1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na 13-02-18

Abdourahamane Hassane
February 13, 2018

Jam'iyyar ANC mai mulki a kasar Afirka ta Kudu ta sanar da yi wa shugaba Jacob Zuma mai fama da badakalar cin hanci da sama da fadi da dukiyar kasa kiranye daga mukaminsa.

https://p.dw.com/p/2scYo