1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 14.02.2018

Abdullahi Tanko Bala
February 14, 2018

A cikin shirin bayan labarun duniya za a ji sharhi kan kalubalen da ke gaban Cyril Ramaphosa mutumin da ake sa ran zai gaji shugaban Afirka ta Kudu jacob Zuma. A Niger Jamhuriyar kawancen jam'iyyun MNR sun kalubalanci zanga zangar masu adawa da tafiyar gwamnati.

https://p.dw.com/p/2shKX