Rikicin tawaye a Jamhuriyar Afirka ta tsakiya
February 1, 2019Talla
Masu aiko da rahotanni daga Sudan sun ce kungiyoyin sa kai masu dauke da makamai da ke rike da kashi 80 cikin dari na kasar sun tashi baran-baran da gwamanatin ne bisa rashin cimma matsaya kan batun raba madafan iko, da batun yafe wa masu dauke da makamai a kasar.
kawo yanzu kasar ta kulla yarjejeniyar sulhu akalla bakwai da 'yan tawaye daban-daban na kasar, tun lokacin da ta fantsama a cikin yakin basasa a shekarun 2012.