1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin ƙasar Mali

December 2, 2012

Mali da Niger sun baiyana fargaban su akan jan ƙafa da ƙasashen duniya suke yi wajan ba da haɗin kai ga ɗaukar matakin soji akan 'yan tawayen Mali

https://p.dw.com/p/16uXr
Fighters from the Al Qaeda-linked Islamist group MUJWA, who are travelling with a convoy including Burkina Faso foreign minister Djibril Bassole, stand guard in Gao, northern Mali, August 7, 2012. Bassole, the lead mediator in regional efforts to end unrest in Mali, told rebels there that they had to cut ties to "terrorist movements" like al Qaeda before any peace talks could begin, when he travelled to the rebel-held north for the first time on Tuesday. Picture taken August 7, 2012. REUTERS/Stringer (MALI - Tags: POLITICS CIVIL UNREST)
Hoto: Reuters

Shugabannin ƙasashen Nijar da Mali sun baiyana takaicin su dangane da ja da baya da Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi akan matakin da ƙasashen suke jiran a ɗauka akan yan tawayen da suka mammaye yankin arewacin Mali kusan watanni tara.

Shugaban gwamnatin wucin gadin na Mali wanda yanzu haka ya ke yin ziyara aiki a Nijar ;da shi da Takwaransa Mahamadou Issoufou sun yi nadama a game da yadda ƙasashen duniyar ke jan kafa wajan ba da haɗin kai ga ɗaukar mataki soji akan yan tawayen na Mali.

Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Mohammed Nasir Awal