Murtaniya: Kotu ta saki shugaban IRATo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoGazali Abdou Tassawa05/18/2016May 18, 2016Kotun koli kasar Murtaniya ta bada umarnin sakin shugaban kungiyar IRA mai fafutkar yaki da ayyukan bauta a kasar aka kama a watan Nowambar 2014.https://p.dw.com/p/1Iq4CTalla