SiyasaMata na taka rawa a siyasar RuwandaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane03/08/2019March 8, 2019Ruwanda ta kasance kasa daya tilo a nahiyarmu ta Afirka da ta kafa tarihi wajen karfafa mata, tare da ba su 'yancin taka rawa a gwamnati daidai da takwarorinsu maza.https://p.dw.com/p/3EfWOTalla