1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Mahaman Kanta

Kanta wakili ne na Sashin Hausa na DW da ke aiko da rahotanni daga birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar.

Mahamn Kanta shi ne wakilin Sashin Hausa na DW da ya fi kowanne dadewa yana aiko da rahotannin kan abubuwan da ke faruwa a nahiyar Afirka. A zamanin da ya yi yana wannan aiki ya ga sauye-sauye da dama da suka danganci aiko da labarai.

Nuna karin rahotanni