Ministan shari'ar kasar kwango na hannun 'yan sanda
June 27, 2020Talla
Minista Tunda wanda ke rike da mukamin mataimakin Firaminista a gwamnati mai ci ta Shugaba Felix Tshisekedi ya mika kansa ne ga jami'an, bayan da aka kwashe tsawon lokaci suan yi wa gidansa kawanya.
Har ya zuwa wannan lokacin babu wani cikakken bayani dangane da laifin da ake tuhumarsa da aikatawa.