1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

John Kerry na tattauna batun tsagaita wuta a Yemen

Abdourahamane HassaneMay 7, 2015

Sakataran harkokin wajen Amirka john Kerry ya isa a birin Riyad na Saudiyya.

https://p.dw.com/p/1FM2i
Kerry setzt auf den Friedensplan der Arabischen Liga
Hoto: Reuters

A ziyarar shugaban zai tattauna da shugabannin a kan batun tsagaita buɗe wuta na wani ɗan lokaci,domin isar da kayan agaji da kuma ba da dama ga wasu dubban jama'ar da su ficce daga ƙasar.

Kerry wanda ya taso daga Djibouti an shirya zai gana da sarki Salmane da kuma shugaban ƙasar ta Yemen mai yin gudun hijira Abdu Rabo Mansur Hadi.