Jinkiri kan sake rijistan masu zabe a GhanaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSalissou Boukari10/21/2015October 21, 2015A wani mataki na neman shayo kan wannan matsala kan sake rijistan masu zaben, cibiyar matsin lambar gwamnati akan al’amuran tattalin arziki (IEA), ta shirya wani taro don samun mafita.https://p.dw.com/p/1GsGCTalla