SiyasaHawlatu na so a bar mata su fara limanci To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMouhamadou Awal Balarabe05/28/2019May 28, 2019A Tamale na Ghana, malama Hawlatu Abdallah ta kalubalanci matsayin hana mata limanci a Musulunci, inda ta kafa kungiyar mata da ke yada Islama da nufin karfafa musu gwiwa don su jagoranci jam’u a masallatai dabam-daban.https://p.dw.com/p/3JJhyTalla