Faransa za ta janye sojinta daga Mali
May 30, 2021Talla
A farkon wannan makon ne dai aka tilasta wa shugaban kasar Bah Ndaw da Framinista Moctar Ouane yin murabus daga mukamansu, bayan tsaresu da aka yi biyo bayan kifar da mulkin da mataimakin shugaban kasar ya jagoranta.
Macron ya ce ya ga alamun hakan a mali, kuma idan barazanar ta karu, ko shakka babu zai janye dakarunsa zuwa gida.