Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Shi ne Bischof Angalika na bakar fata na farko a Johannesburg, ya zama Archbishop a Cape Town. Ya yi fafutuka tare da Mandela kan wariyar launin fata a Afirka ta Kudu. Ya rasu watanni biyu bayan cika shekara 90 a duniya.
© 2023 Deutsche Welle | Kare bayanai | Bayanan shiga | Ka'idojin shari'a | Tuntuba | Mai amfani da tsarin mobile