Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Shin wanne fata matasan Afirka ke da shi a wannan sabuwar shekara ta 2022 da muka shiga? Shirin Dandalin Matasa na wannan makon ya yi nazari.
A karshen mako aka gudanar da matakin farko na wasan kusa da karshe na neman kofin kwallon kafa na zakarun nahiyar Afirka.
'Yan awaren Kamaru na barazanar kassara gasar kwallon kafa ta kasashen Afirka, bayan da Hukumar Kwallon Kafar wannan nahiya ta bayar da tabbacin gudanar da ita kamar yadda aka tsara a watan Janairu.
Batun rasuwar Desmond Tutu wanda ya kasance daya daga cikin wadanda suka jagoranci gwagwarmayar yaki da gwamnatin wariyar launin, da rikicin siyasar Mali da kuma na Sudan sune suka dauki hankali a Jaridun na Jamus.
A ranar Litinin Afirka ta Kudu ta fara zagaye na biyu na allurar riga-kafin Corona ga wadanda shekarunsu suka haura 60. Hakan na zuwa ne yayin da kasashen Afirka ke samun jinkiri wajen yin riga-kafin.