SiyasaBiden ya bayyana manufofinsa na ketareTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaKabir Isa Jikamshi MAB02/05/2021February 5, 2021Shugaba Joe Biden ya sanar da kawo karshen tsoma baki da Amirka ke yi a matakan soji a kasar Yemen, inda kasar Saudiyya ta shafe shekaru tana yaki da ‘yan-tawayen Houthi, lamarin da ya yi sanadin kashe dubban rayuka.https://p.dw.com/p/3owDWTalla