1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Biden ya bayyana manufofinsa na ketare

February 5, 2021

Shugaba Joe Biden ya sanar da kawo karshen tsoma baki da Amirka ke yi a matakan soji a kasar Yemen, inda kasar Saudiyya ta shafe shekaru tana yaki da ‘yan-tawayen Houthi, lamarin da ya yi sanadin kashe dubban rayuka.

https://p.dw.com/p/3owDW