1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Bangui: An fara taron zaman lafiya

Hilke Fischer/Ahmed SalisuMay 4, 2015

Mahukuntan Jamhuriyar Afirka Tsakiya da kungiyoyin fararen hula da masu ruwa da tsaki sun fara wani zaman na sasanta al'ummar kasar bayan shafe tsawon lokaci ana rigingimu.

https://p.dw.com/p/1FJqC