1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Angola

Angola tana cikin kasashen Afirka kalilan da Potugal ta yi wa mulkin mallaka kafin boren da samun 'yanci a shekarar 1974.

Tun lokacin kasar ta tsunduma yakin basasa tsakanin MPLA da Agostinho Neto ke jagoranta zuwan lokacin da ya rasu a shekarar 1979. Jose Eduardo dos Santos ya dauki madafun iko a matsayin shugaban kasa, ya ci gaba da fafatawa da Jonas Savimbi jagoran Unita. Yakin ya kawo karshe lokacin da Savimbi ya mutu a shekara ta 2002 yayin fada da dakarun gwamnati.

Nuna karin rahotanni