1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ana fuskantar matsalar walwala a intanet a Afirka

Ramatu Garba Baba MAB
November 5, 2019

A wani rahoto da Kungiya ta Freedom on the Net ta fitar a wannan shekara ta 2019 ta bayyana damuwa a game da yadda 'yancin fadin albarkacin baki ta shafukan sada zumunta ke fuskantar koma-baya a wasu kasashen Afrika.

https://p.dw.com/p/3SVQM