SiyasaAn bar baya da kura a tsaron arewacin NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAl-Amin Suleiman Muhammad (YB)02/05/2018February 5, 2018Taro na musamman da gwamnatin tarayyar Najeriya gami gwamnonin Arewa maso Gabashin Najeriya suka gudanar ya bankado matsaloli da shiyyar ke fuskanta tare da neman gwamnatin tarayya ta yi musu duba da idon basira.https://p.dw.com/p/2sALlTalla