1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An bar baya da kura a tsaron arewacin Najeriya

Al-Amin Suleiman Muhammad (YB)February 5, 2018

Taro na musamman da gwamnatin tarayyar Najeriya gami gwamnonin Arewa maso Gabashin Najeriya suka gudanar ya bankado matsaloli da shiyyar ke fuskanta tare da neman gwamnatin tarayya ta yi musu duba da idon basira.

https://p.dw.com/p/2sALl