An baiyana sakamakon zaben'yan majalisu a Cote d'Ivoire
December 21, 2016Talla
Kawancen jam'iyyun masu goyon bayan shugaba Alassane Ouattara sun sami kujeru 167 a cikin 254.Wannan shi ne zabe na farko da aka gudanar a kasar a karkashin sabon kudin tsarin mulki na kasar wanda shugaba Outtara ya kaddamar da kwaskwarima a kansa.'Yan adawar wadanda suka kauracewa zaben a shekara ta 2011 a yanzu zasu sake dawowa a majalisar dokokin ta Cote d'Ivoire.