An ɗage zaɓen Jamhuriyar Afirka ta Tsakiyya
January 27, 2016Talla
zaɓen shugaban ƙasar zagaye na biyu wanda za a fafata tsakanin Anicet Georges Dologuele da Faustin Archange Touadera dukkanisu tsofin firaministoci.
Zaɓen wanda aka shirya gudanar a wannan lahadi mai zuwa an ɗageshi har zuwa wani lokacin da za a bayyana a nan gaba saboda dalilan tsare-tsare
A share ɗaya kwamitin tsaro na MDD ya tsawaita takunkumi haramta sayar da makamai ga jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da tsawon shekara guda.