Al'ummaAbu Namu: Kalubalan rayuwar mata zawarawa a kasar HausaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoAl'ummaGazali Abdou Tasawa08/27/2019August 27, 2019A kasar Hausa, matan da ke rayuwar zawarci bayan rasa aurensu a bisa dalili na mutuwar aure ko mutuwar miji na fuskantar a wasu lokuttan kalubalai na tsangwaman da ma zargi daga danginsu da sauran al'umma.https://p.dw.com/p/3OXlWTalla