A kokarin ganin an kawo karshen mummunar dabi'ar nan ta fyade da ke neman zama ruwan dare gama duniya a Najeriya, wani gangamin yaki da fyaden da ake kira da MARS-V Innitiative na wayar da kan al'umma da mahukunta dangane da illolin fyaden da kuma matakan da ya kamata a dauka domin kawo karshen dabi'ar.