1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Abdullahi Umar Ganduje

Abdullahi Umar Ganduje gwamnan Jihar Kano da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya, wanda ya karbi madafun iko a watan Mayu shekara ta 2015.

Abdullahi Umar Ganduje ya karbi mukamin gwamnan daga hannun Rabi'u Musa Kwankwaso, kuma shi ne ya yi wa Kwankwaso mataimakin gwamna a farko daga shekarar 1999 zuwa shekara 2003 sannan daga shekara 2011 zuwa 2015.

Nuna karin rahotanni