1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Ta'addanci

Matasa da rashin tsaro a Najeriya

Abdul-raheem Hassan LMJ
January 17, 2023

Rikicin Boko Haram ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama, tare da tilasta miliyoyin mutane yin gudun hijira. Fiye da dalibai 100, sun shiga hannun 'yan ta'adda. Matasa na cikin wadanda matsalar tsaro ta fi shafa a Najeriya, wanda ya zama barazana ga makomar ilimi da sauran abubuwan more rayuwa na yau da kullum.

https://p.dw.com/p/4MGOM