Zaman dar-dar tun bayan juyin mulki
April 18, 2013Talla
A cikin watan Maris kawancen kungiyar 'yan tawayen Séléka karkashin jagorancin Michel Djotodia suka karbi ragamar mulki a Bangui bayan sun kifar da gwamnatin tsohon shugaban kasa Francois Bozizé. Sai dai tun daga wannan lokaci kasar ba ta ga zaman lafiya da tsaro ba. Ana ci-gaba da tashe tashen hankula.
A kasa mun yi muka tanadin rahotanni daban daban kan halin da ake ciki a Jamhuriyar ta Afirka ta Tsakiya.