1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zaben shugaban kasa a kasar Togo

Zainab Mohammed Abubakar
February 21, 2020

A wannan Asabar din ce al'ummar kasar Togo ke kada kuri'unsu a zaben shugaban kasa. Masu sa ido kan zaben ba sa zaton wani sauyi duba da yadda iyali guda suka shafe tsawon shekaru suna mulkin kasar.

https://p.dw.com/p/3Y8DY