1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zaben kasar Kenya ya dauki hankalin duniya

Mohammad Nasiru Awal
August 10, 2017

Ganin yadda aka fuskanci mummunan rikici bayan zaben Kenya a shekarar 2007 da ya yi sanadiyyar rayukan mutane fiye da dubu daya, zaben na bana ya dauki hankalin duniya sosai.

https://p.dw.com/p/2i0YW
Kombobild candidates of the Kenyan election

Kasar Kenya dai na taka muhimmiyar rawa a fannoni dabam-dabam a yankin gabashin Afirka kasancewa ita ce kasa mafi karfin tattalin arziki a wannan yanki. Saboda haka samun kwanciyar hankali a kasar na da muhimmanci ga sauran kasashe makwabta.