1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zaben Burundi mai cike da cece-kuce ya dauki hankali

Salissou BoukariJuly 23, 2015

Bengarorin da ke adawa da zaben shugaban kasar da aka gudanar a Burundi, sun yi watsi da sakamakon tun kafin fitowarsa inda suka danganta zaben da jeka na yi ka.

https://p.dw.com/p/1G3tW
Burundi, Wahllokal in Bujumbura
Hoto: DW/K. Tiassou

A wannan makon ne dai aka gudanar da zaben shugaban kasar Burundi mai cike da cece-kuce, duk kuwa da bukatar da kasashen duniya suka yi na gani an dage zaben, wanda kuma 'yan adawar kasar suka kaurace masa. Don haka a kasa mun yi muku tanadin rahotanni kan batun kasar ta Burundi.