1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Wakilan Afirka a Doha sun samu lambobin zinare

Mouhamadou Awal Balarabe AH
October 7, 2019

A rana ta karshe ta gasar guje-guje da tsale-tsale na duniya da aka yi a birnin Doha na Qatar 'yan Afirka sun yi nasarar samun lambobin zinare.

https://p.dw.com/p/3QpkX
Lelisa Desisa dan Kasar Habasha wanda ya lashe gasar gudun yada kanin wani a Doha
Lelisa Desisa dan Kasar Habasha wanda ya lashe gasar gudun yada kanin wani a DohaHoto: picture-alliance/dpa/J.-C. Bott

'Yan wasan guje-guje da tsalle-tsalle na kasashen Afirka ta yi musu kyaun rufi a ranar karshe ta gasar duniya da ke gudana a birnin Doha na kasar Qatar, inda akasarinsu wadanda suka zage dantse sun tashi da lambobin zinare. Kwanaki goma aka shafe ana fafatawa a wasanni 49 na maza da na mata kama daga na harbin mashi zuwa ga tsalle-tsalle tsakanin 'yan wasa kimanin 2000 na kasashe 209 na duniya.Za ku iya samun karin bayani a cikin sautin da ke dauke da labarin wasanni a kasa.