1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tattaunawar matasan kabilu kan magance matsalolin Mali

Abdoulaye MamaneNovember 25, 2019

Daruruwan matasa daga kabilun kasar Mali sun halarci birnin Bamako na fadar gwamnatin kasar domin gudanar da wani gagarumin taro da ya shafi tattaunawa a tsakanin kabilun kasar a wani yunkuri na shimfida zaman lafiya.

https://p.dw.com/p/3Tfjb