1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ta'addanci na addabar kasar Birtaniya

Mouhamadou Awal Balarabe
May 18, 2017

Birnin Manchester ya fuskanci harin ta'addanci daga kungiyar IS watanni biyu bayan na London babban birnin Birtaniya.

https://p.dw.com/p/2dCaX
Großbritannien Tag nach dem Anschlag in Manchester
Hoto: Getty Images/AFP/O. Scarff

Mutane 22 ciki har da yara kanana sun rasa rayukansu a harin ta'addanci da Kungiyayar IS ta dauki alhakkin kaiwa cibiyar wake-wake na birnin Manchester. Tuni dai Birtaniya ta tsaurara matakan tsaro tare da farautar wadanda ake zargi da hannu a harin. Wannan na zuya ne watanni biyu bayan harin ta'addanci da Is ta kaddamar a birnin London.