SiyasaSiemens zai samar da lantarki a NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa07/22/2019July 22, 2019 A ci gaba da kokarin neman mafita daga matsalar rashin lantarki a Najeriya, gwamnatin kasar da kamfanin Siemens na kasar Jamus sun rattaba hannu kan yarjejeniyar inganta wutar lantarkin da ma kara yawanta a kasar.https://p.dw.com/p/3MYaCTalla