1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Siemens zai samar da lantarki a Najeriya

Gazali Abdou Tasawa
July 22, 2019

A ci gaba da kokarin neman mafita daga matsalar rashin lantarki a Najeriya, gwamnatin kasar da kamfanin Siemens na kasar Jamus sun rattaba hannu kan yarjejeniyar inganta wutar lantarkin da ma kara yawanta a kasar.

https://p.dw.com/p/3MYaC