1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shugaban Zambiya ya sadaukar da albashi

FAUZIYYAH DAUDAMay 11, 2022

Shugaba Hakainde Hichilema na kasar Zambiya ya bayyana sadaukar da albashinsa na kowani wata a bangaren illimin kasar da ma taimakon marasa galihu.

https://p.dw.com/p/4B8B9