1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

February 2, 2023

A cikin shirin za a ji martanin al'ummar Ghana kan karin kudin wutar lantarki da na ruwa, a Najeriya kungiyoyin matasa sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da ‘yan takarar neman shugaban kasa.

https://p.dw.com/p/4N2de