1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

September 2, 2022

A Najeriya a kudu maso yammacin kasar kungiyoyyin manoma suka kammalla zaman inganta harkokinsu. Dubban masunta na barin tafkin Chadi bangaran jihar Diffa ta Jamhoriyyar Nijar saboda yadda mayakan tawaye ta ba su wa'adin ficewa daga wuraranda suke neman na abinci.

https://p.dw.com/p/4GNAD