A cikin shirin za a ji cewa gwamnatin mulkin soja a Mali, ta dakatar da aikin rundunar sojojin Jamus daga cikin rundunar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya wato MINUSMA. Najeriya, Nijar da kuma Aljeriya, na kara jaddada yunkurinsu na shirin shimfida bututun isakar Gas a tasakanin kasashen nasu.