1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

June 6, 2022

Za a ji wastin da 'yan farar hula a Sudan suka yi da tattaunawar neman kyautata harkokin mulki a kasar. A Najeriya akwai shirin da ya dubi dambarwar siyasar da ake ciki a kasar. An sace wani malamain addinin Kirista a jihar Kogin Najeriya bayan kashe wasu mabiya a kudancin kasar.

https://p.dw.com/p/4CLBg