A cikin shirin za a ji cewa Saudiya ta nuna yiwuwar bai wa sauran Musulman kasashen duniya damar shiga kasarta don yin aikin hajji a shekara mai zuwa, a yayin da a Najeriya kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta sake gabatarwa Najeriya da sabuwar barazana bayan gumurzun da ta yi da sojoji a karshen mako.